YouVersion Logo
Search Icon

Galatiyawa 3:8

Galatiyawa 3:8 SRK

Nassi ya hanga cewa Allah zai kuɓutar da Al’ummai ta wurin bangaskiya, ya kuwa sanar wa Ibrahim wannan bisharar tun kafin lokaci yă yi cewa, “Dukan al’ummai za su sami albarka ta wurinka.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Galatiyawa 3:8