YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 8:26

Ayyukan Manzanni 8:26 SRK

To wani mala’ikan Ubangiji ya ce wa Filibus, “Ka yi kudu zuwa hanyar, hanyar hamada, da ta gangara daga Urushalima zuwa Gaza.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 8:26