YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 7:5

Ayyukan Manzanni 7:5 SRK

Bai ba shi gādo a nan ba, ko taki ɗaya na ƙasa. Amma Allah ya yi masa alkawari cewa shi da zuriyarsa masu zuwa bayansa za su mallaki ƙasar, ko da yake a lokacin Ibrahim ba shi da yaro.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 7:5