YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 4:24

Ayyukan Manzanni 4:24 SRK

Sa’ad da suka ji wannan, sai suka ɗaga muryoyinsu gaba ɗaya cikin addu’a ga Allah, suka ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kai ka halicci sama da ƙasa da kuma teku, da kome da yake cikinsu.