YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 4:10

Ayyukan Manzanni 4:10 SRK

to, sai ku san wannan, ku da dukan mutanen Isra’ila cewa da sunan Yesu Kiristi Banazare, wanda kuka gicciye amma wanda Allah ya tasar daga matattu ne, wannan mutum yake tsaye a gabanku lafiyayye.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 4:10