YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 28:15

Ayyukan Manzanni 28:15 SRK

’Yan’uwan da suke can sun sami labari cewa muna zuwa, sai suka tashi tun daga Kasuwar Affiyus da Masauƙi Uku don su tarye mu. Da ganin mutanen nan sai Bulus ya gode wa Allah ya kuma sami ƙarfafawa.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 28:15