YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 26:7

Ayyukan Manzanni 26:7 SRK

Wannan shi ne alkawarin da kabilanmu goma sha biyu suke bege su ga cikawarsa, yayinda suke bauta wa Allah da himma dare da rana. Ya Sarki, saboda wannan bege ne fa Yahudawa suke zargena.