YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 26:29

Ayyukan Manzanni 26:29 SRK

Bulus ya amsa ya ce, “Ko a ɗan lokaci, ko a lokaci mai yawa, ina addu’a ga Allah cewa, ba kai kaɗai ba amma duk waɗanda suke saurare ni a yau su zama abin da nake, sai dai ban da sarƙoƙin nan.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 26:29