YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 26:17-18

Ayyukan Manzanni 26:17-18 SRK

Zan tsirar da kai daga mutanenka da kuma daga Al’ummai. Ina aikan ka zuwa gare su domin ka buɗe idanunsu su kuwa juyo daga duhu zuwa haske, daga mulkin Shaiɗan kuma zuwa wurin Allah, domin su sami gafarar zunubai da kuma matsayi a cikin waɗanda aka tsarkake ta wurin bangaskiya a cikina.’

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 26:17-18