YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 23:6

Ayyukan Manzanni 23:6 SRK

Bulus, da ya gane cewa waɗansu daga cikinsu Sadukiyawa ne sauran kuma Farisiyawa ne, sai ya ɗaga murya a Majalisar ya ce, “’Yan’uwana, ni Bafarisiye ne, ɗan Farisiyawa. Ana mini shari’a saboda begen da nake da shi a kan tashin matattu.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 23:6