YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 23:3

Ayyukan Manzanni 23:3 SRK

Sai Bulus ya ce masa, “Allah zai buge ka, kai farin bango! Ka zauna a can kana hukunta ni bisa ga doka, ga shi kai kanka kana ƙetare dokar ta wurin ba da umarni a buge ni!”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 23:3