YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 22:8

Ayyukan Manzanni 22:8 SRK

“Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ya amsa ya ce, ‘Ni ne Yesu Banazare, wanda kake tsanantawa.’

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 22:8