YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 21:11

Ayyukan Manzanni 21:11 SRK

Da ya zo wurinmu, sai ya ɗauki ɗamarar Bulus, ya ɗaura hannuwansa da ƙafafunsa da ita sa’an nan ya ce, “Ruhu Mai Tsarki ya ce, ‘Haka Yahudawan Urushalima za su daure mai wannan ɗamara su kuma ba da shi ga Al’ummai.’ ”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 21:11