YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 2:46-47

Ayyukan Manzanni 2:46-47 SRK

Kowace rana suka ci gaba da taruwa a filin haikali. Suka gutsuttsura burodi a gidajensu suna cin abinci tare da farin ciki da zuciya ɗaya, suna yabon Allah suna kuma samun tagomashin dukan mutane. Ubangiji kuwa ya ƙara yawansu kowace rana na waɗanda suke samun ceto.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 2:46-47