YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 18:6

Ayyukan Manzanni 18:6 SRK

Amma sa’ad da Yahudawa suka yi hamayya da Bulus suka kuma shiga zaginsa, sai ya karkaɗe tufafinsa a cikin rashin yarda, ya ce musu, “Alhakinku yana a kanku! Ba ni da wani laifi. Daga yanzu zan tafi wajen Al’ummai.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 18:6