YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 17:6

Ayyukan Manzanni 17:6 SRK

Amma da ba su same su ba, sai suka ja Yason da waɗansu ’yan’uwa zuwa gaban mahukuntan birnin, suna ihu suna cewa, “Waɗannan mutanen da suke tā da fitina ko’ina a duniya sun iso nan