YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 16:17

Ayyukan Manzanni 16:17 SRK

Wannan yarinya kuwa ta bi Bulus da kuma sauranmu, tana ihu tana cewa, “Waɗannan mutane bayin Allah Mafi Ɗaukaka ne, suna sanar da ku hanyar ceto.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 16:17