YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 15:5

Ayyukan Manzanni 15:5 SRK

Sai waɗansu daga cikin masu bin da suke na ƙungiyar Farisiyawa suka miƙe tsaye suka ce, “Dole ne a yi wa Al’ummai kaciya a kuma bukace su su yi biyayya da dokokin Musa.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 15:5