YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 15:1

Ayyukan Manzanni 15:1 SRK

Waɗansu mutane suka gangara daga Yahudiya zuwa Antiyok suna kuma koya wa ’yan’uwa cewa, “Sai ko an yi muku kaciya bisa ga al’ada da Musa ya koyar, in ba haka ba, ba za ku sami ceto ba.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 15:1