YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 14:15

Ayyukan Manzanni 14:15 SRK

“Ya ku mutane, don me kuke yin haka? Ai, mu ma mutane ne kawai, ’yan adam ne kamar ku. Mun kawo muku labari mai daɗi ne, muna gaya muku ku juya daga waɗannan abubuwa banza, ku juyo ga Allah mai rai, wanda ya yi sama da ƙasa da teku da kuma dukan abin da yake cikinsu.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 14:15