YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 10:28

Ayyukan Manzanni 10:28 SRK

Sai ya ce musu, “Ku da kanku kun san cewa dokarmu ta hana mutumin Yahuda yin cuɗanya, ko ya ziyarci Ba’al’umme. Amma Allah ya nuna mini cewa kada in kira wani mutum marar tsarki ko marar tsabta.