YouVersion Logo
Search Icon

1 Bitrus 2:8

1 Bitrus 2:8 SRK

kuma, “Dutse ne da yake sa mutane tuntuɓe kuma fā ne da yake sa su fāɗi.” Sun yi tuntuɓe domin sun ƙi su yi biyayya da saƙon, wanda kuma yake abin da aka ƙaddara musu.

Free Reading Plans and Devotionals related to 1 Bitrus 2:8