YouVersion Logo
Search Icon

1 Korintiyawa 2:14

1 Korintiyawa 2:14 SRK

Mutumin da ba shi da Ruhu, ba ya yarda da abubuwan da suka fita daga Ruhun Allah, domin wauta ce a gare shi. Ba kuwa zai fahimce su ba, domin ta Ruhu ne ake fahimtarsu.