YouVersion Logo
Search Icon

1 Korintiyawa 2:13

1 Korintiyawa 2:13 SRK

Wannan shi ne abin da muke sanarwa, ba da kalmomin da muka koya ta wurin hikimar mutum ba, amma da kalmomin da Ruhu yake koyarwa, muna faɗin gaskiya ta ruhaniya da kalmomin ruhaniya.