YouVersion Logo
Search Icon

1 Korintiyawa 14:2

1 Korintiyawa 14:2 SRK

Gama duk wanda yake magana da wani harshe ba da mutane yake magana ba, sai dai da Allah. Tabbatacce, ba wanda yake fahimtarsa; yana faɗin asirai ta wurin ruhu ne.