YouVersion Logo
Search Icon

1 Korintiyawa 11:22

1 Korintiyawa 11:22 SRK

Kai, ba ku da gidajen da za ku ci ku sha ne? Ko dai kun rena ikkilisiyar Allah ne, kuna kuma wulaƙanta waɗanda ba su da kome? Me zan ce muku? In yabe ku ne game da wannan? A’a, ko kaɗan!

Free Reading Plans and Devotionals related to 1 Korintiyawa 11:22