1
Zak 12:10
Littafi Mai Tsarki
HAU
“Zan cika zuriyar Dawuda da mutanen Urushalima da ruhun tausayi da na addu'a. Za su dubi wanda suka soke shi, har ya mutu. Za su yi makoki dominsa kamar waɗanda aka yi musu rasuwar ɗan farinsu.
Compare
Explore Zak 12:10
Home
Bible
Plans
Videos