1
Zab 20:7
Littafi Mai Tsarki
HAU
Waɗansu ga karusan yaƙinsu suke dogara, Waɗansu kuwa ga dawakansu, Amma mu, ga ikon Ubangiji Allahnmu muke dogara!
Compare
Explore Zab 20:7
2
Zab 20:4
Ya ba ka abin da kake bukata, Ya sa dukan shirye-shiryenka su yi nasara.
Explore Zab 20:4
3
Zab 20:1
Ubangiji ya amsa maka a ranar wahala! Allah na Yakubu ya kiyaye ka!
Explore Zab 20:1
4
Zab 20:5
Mu kuma, sai mu yi sowa ta farin ciki saboda ka ci nasara, Mu yi bikin cin nasara da ka yi, Da yabon Ubangiji Allahnmu. Allah ya amsa dukan roƙe-roƙenka!
Explore Zab 20:5