1
L.Fir 10:1
Littafi Mai Tsarki
HAU
'Ya'yan Haruna, maza, Nadab da Abihu kuwa kowannensu ya ɗauki faranti ya sa wuta, ya zuba turare a kai, ya miƙa haramtacciyar wuta a gaban Ubangiji, ba irin wadda Ubangiji ya umarta ba.
Compare
Explore L.Fir 10:1
2
L.Fir 10:3
Musa kuwa ya ce wa Haruna, “Wannan ita ce ma'anar abin da Ubangiji yake cewa, ‘Dukan waɗanda suke bauta mini, dole su nuna ladabi ga tsarkina, zan kuma bayyana ɗaukakata ga jama'ata.’ ” Haruna kuwa ya yi tsit.
Explore L.Fir 10:3
3
L.Fir 10:2
Sai wuta ta fito daga wurin Ubangiji ta kashe su, suka mutu a gaban Ubangiji.
Explore L.Fir 10:2