1
Yun 3:10
Littafi Mai Tsarki
HAU
Allah kuwa ya ga abin da suka yi, ya ga yadda suka bar mugayen ayyukansu, sai ya dakatar da nufinsa, bai hallaka su ba.
Compare
Explore Yun 3:10
2
Yun 3:5
Sai mutanen Nineba suka gaskata Allah, suka tsai da shawara, cewa kowa da kowa ya yi azumi. Dukan mutane kuwa babba da yaro, suka sa tufafin makoki.
Explore Yun 3:5
Home
Bible
Plans
Videos