1
Irm 30:17
Littafi Mai Tsarki
HAU
Zan mayar muku da lafiyarku, Zan kuma warkar da raunukanku, Ko da yake maƙiyanku suna kiranku yasassu, Suna cewa, ‘Ai, Sihiyona ce, ba wanda ya kula da ita.’ Ni Ubangiji na faɗa.”
Compare
Explore Irm 30:17
2
Irm 30:19
Daga cikinsu za a ji waƙoƙin godiya. Da muryoyin masu murna. Zai riɓaɓɓanya su, ba za su zama kaɗan ba, Zan kuwa ɗaukaka su, ba za a ƙasƙantar da su ba.
Explore Irm 30:19
3
Irm 30:22
Za ku zama mutanena, Ni kuwa zan zama Allahnku.”
Explore Irm 30:22