1
Ish 37:16
Littafi Mai Tsarki
HAU
ya ce, “Ya Ubangiji Mai Runduna, Allah na Isra'ila, kana kan kursiyinka, kai kaɗai ne Allah, kana mulkin dukan mulkokin duniya. Ka halicci duniya da sararin sama.
Compare
Explore Ish 37:16
2
Ish 37:20
Yanzu dai, ya Ubangiji Allahnmu, ka cece mu daga Assuriyawa domin dukan al'umman duniya su sani kai ne Allah kai kaɗai.”
Explore Ish 37:20
Home
Bible
Plans
Videos