1
Yush 6:6
Littafi Mai Tsarki
HAU
Gama ƙauna nake so, ba sadaka ba, Sanin Allah kuma fiye da hadayu na ƙonawa.
Compare
Explore Yush 6:6
2
Yush 6:3
Mu nace domin mu san Ubangiji Zuwansa tabbatacce ne kamar wayewar gari. Zai zo wurinmu kamar ruwan sama, Kamar ruwan bazara da yake shayar da ƙasa.”
Explore Yush 6:3
3
Yush 6:1
Mutane sun ce, “Zo, mu koma wurin Ubangiji, Gama shi ne ya yayyaga, Shi ne kuma zai warkar. Shi ne ya yi mana rauni, Shi ne kuma zai ɗaure raunin da maɗauri.
Explore Yush 6:1
Home
Bible
Plans
Videos