1
Fit 1:17
Littafi Mai Tsarki
HAU
Amma da yake ungozomar masu tsoron Allah ne, ba su yi yadda Sarkin Masar ya umarce su ba, amma suka bar 'ya'ya maza da rai.
Compare
Explore Fit 1:17
2
Fit 1:12
Amma ko da yake Masarawa sun ƙara tsananta musu, duk da haka sai suka ƙara ƙaruwa, suna ta yaɗuwa. Masarawa kuwa suka tsorata saboda Isra'ilawa.
Explore Fit 1:12
3
Fit 1:21
Allah kuma ya ba ungozoman nan zuriya domin sun ji tsoronsa.
Explore Fit 1:21
4
Fit 1:8
A wannan lokaci kuwa aka yi wani sabon sarki a Masar wanda bai san Yusufu ba.
Explore Fit 1:8