1
A.M 22:16
Littafi Mai Tsarki
HAU
To, a yanzu me kake jira? Tashi, a yi maka baftisma a wanke zunubanka ta wurin kira bisa sunansa.’ ”
Compare
Explore A.M 22:16
2
A.M 22:14
Sai ya ce, ‘Allahn kakanninmu ya zaɓe ka don kă san nufinsa, ka ga Mai Adalcin nan, ka kuma ji jawabi daga bakinsa.
Explore A.M 22:14
3
A.M 22:15
Don za ka zama mashaidinsa ga dukan mutane game da abin da ka gani, ka kuma ji.
Explore A.M 22:15
Home
Bible
Plans
Videos