1
Luk 9:23
Littafi Mai Tsarki
HAU
Sai ya ce wa dukansu, “Duk mai son bina, sai ya ƙi kansa, ya ɗauki gicciyensa kowace rana, yă bi ni.
Сравнить
Изучить Luk 9:23
2
Luk 9:24
Duk mai son tattalin ransa, zai rasa shi. Duk kuwa wanda ya rasa ransa saboda ni, tattalinsa ya yi.
Изучить Luk 9:24
3
Luk 9:62
Yesu ya ce masa “Wanda ya fara huɗa da keken noma, yana duban baya, bai dace da Mulkin Allah ba.”
Изучить Luk 9:62
4
Luk 9:25
Me mutum ya amfana in ya sami duniya duka a kan hasarar ransa, ko a bakin ransa?
Изучить Luk 9:25
5
Luk 9:26
Duk wanda sai ya ji kunyar shaida ni da maganata, Ɗan Mutum ma zai ji kunyar shaida shi sa'ad da ya zo da ɗaukaka tasa, da kuma ɗaukakar Uba, da ta mala'iku tsarkaka.
Изучить Luk 9:26
6
Luk 9:58
Yesu ya ce masa, “Yanyawa da ramummukansu, tsuntsaye kuma da wurin kwanansu, amma Ɗan Mutum ba shi da wurin shaƙatawa.”
Изучить Luk 9:58
7
Luk 9:48
Ya ce musu, “Duk wanda ya karɓi ƙanƙane yaro kamar wannan saboda sunana, ni ya karɓa. Wanda kuwa ya karɓe ni, ya karɓi wanda ya aiko ni ke nan. Ai, wanda yake ƙarami a cikinku shi ne babba.”
Изучить Luk 9:48