Logo YouVersion
AlkitabRencanaVideo
Dapatkan Aplikasinya
Pemilih Bahasa
Ikon Pencarian

Ayat-ayat Alkitab Ternama dari Far 25

1

Far 25:23

Littafi Mai Tsarki

HAU

Sai Ubangiji ya ce mata, “Al'umma biyu suke a cikin mahaifarki, mutum biyu da za ki haifa, za su rabu da juna, ɗayan zai fi ɗayan ƙarfi, babban zai bauta wa ƙaramin.”

Bandingkan

Telusuri Far 25:23

2

Far 25:30

Littafi Mai Tsarki

HAU

Sai Isuwa ya ce wa Yakubu, “Ka ɗibar mini jan fatenka in sha, gama ina fama da yunwa!” Saboda haka aka kira sunansa Edom.

Bandingkan

Telusuri Far 25:30

3

Far 25:21

Littafi Mai Tsarki

HAU

Ishaku kuwa ya yi addu'a sai matarsa Rifkatu ta yi ciki.

Bandingkan

Telusuri Far 25:21

4

Far 25:32-33

Littafi Mai Tsarki

HAU

Sai Isuwa ya ce, “Ni da nake bakin mutuwa, wane amfani matsayina na ɗan fari zai yi mini?” Yakubu ya ce, “Yau sai ka rantse mini.” Sai ya rantse masa ya kuwa sayar wa Yakubu da matsayinsa na ɗan fari.

Bandingkan

Telusuri Far 25:32-33

5

Far 25:26

Littafi Mai Tsarki

HAU

Daga baya kuma ɗan'uwansa ya fito, hannunsa na riƙe da diddigen Isuwa, saboda haka aka raɗa masa suna Yakubu. Ishaku yana da shekara sittin sa'ad da ya haife su.

Bandingkan

Telusuri Far 25:26

6

Far 25:28

Littafi Mai Tsarki

HAU

Ishaku ya ƙaunaci Isuwa saboda yakan ci naman da ya farauto, amma Rifkatu ta ƙaunaci Yakubu.

Bandingkan

Telusuri Far 25:28

Rencana Bacaan dan Renungan gratis terkait dengan Far 25

Pasal Sebelumnya
Pasal Berikutnya
YouVersion

Mendorong dan menantang Anda mencari keintiman dengan Tuhan setiap hari.

Pelayanan

Tentang

Karier

Sukarelawan

Blog

Pers

Tautan Berguna

Bantuan

Sumbang

Versi Alkitab

Alkitab Audio

Bahasa Alkitab

Ayat Hari Ini


Pelayanan Digital dari

Life.Church
Bahasa Indonesia

©2026 Life.Church / YouVersion

Kebijakan PrivasiSyarat
Program Pengungkapan Kerentanan
FacebookTwitterInstagramYouTubePinterest