Логотип приложения Библия
Иконка поиска

Mar 9:28-29

Mar 9:28-29 HAU

Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a keɓe suka ce, “Me ya sa mu muka kasa fitar da shi?” Sai ya ce musu, “Ai, irin wannan ba ya fita sai da addu'a.”

Бесплатные планы чтения и наставления по теме Mar 9:28-29