Mar 10:21

Mar 10:21 HAU

Yesu ya dube shi duban ƙauna, ya ce masa, “Abu guda ne kawai ya rage maka. Sai ka je, ka sayar da duk mallakarka, ka ba gajiyayyu, za ka sami wadata a Sama. Sa'an nan ka zo ka bi ni.”

Видео по данной теме

Бесплатные планы чтения и наставления по теме Mar 10:21