Mat 26:26

Mat 26:26 HAU

Suna cikin cin abinci, sai Yesu ya ɗauki gurasa, ya yi godiya ga Allah, ya gutsuttsura, ya ba almajiran, ya ce, “Ungo, ku ci. Wannan jikina ne.”

Бесплатные планы чтения и наставления по теме Mat 26:26