Luk 19:8

Luk 19:8 HAU

Sai Zakka ya miƙe, ya ce wa Ubangiji, “Ya Ubangiji, ka ga, rabin mallakata zan ba gajiyayyu. Kowa na zalunta kuwa, zan mayar masa da ninki huɗu.”

Бесплатные планы чтения и наставления по теме Luk 19:8