Luk 19:39-40

Luk 19:39-40 HAU

Sai waɗansu Farisiyawa a cikin taron suka ce masa, “Malam, ka kwaɓi almajiranka mana!” Ya amsa ya ce, “Ina dai gaya muku, ko waɗannan sun yi shiru, to, duwatsu ma sai su ɗauki sowa.”

Бесплатные планы чтения и наставления по теме Luk 19:39-40