Dan 7:14

Dan 7:14 HAU

Aka kuwa danƙa masa mulki, da ɗaukaka, da sarauta, Domin dukan jama'a, da al'ummai, da harsuna su bauta masa. Mulkinsa, madawwamin mulki ne, Wanda ba zai ƙare ba. Sarautarsa ba ta tuɓuwa.”

Gratis leesplannen en overdenkingen die te maken hebben met Dan 7:14