1
Mar 1:35
Littafi Mai Tsarki
HAU
Da asussuba ya tashi ya fita, ya tafi wani wuri inda ba kowa, ya yi addu'a a can.
Vergelijk
Ontdek Mar 1:35
2
Mar 1:15
yana cewa, “Lokaci ya yi, Mulkin Allah ya kusato. Ku tuba, ku gaskata da bishara.”
Ontdek Mar 1:15
3
Mar 1:10-11
Da fitowarsa daga ruwan sai ya ga sama ta dāre, Ruhu yana sauko masa kamar kurciya. Aka ji wata murya daga Sama ta ce, “Kai ne Ɗana ƙaunataccena, ina farin ciki da kai ƙwarai.”
Ontdek Mar 1:10-11
4
Mar 1:8
Ni da ruwa na yi muku baftisma, amma shi da Ruhu Mai Tsarki zai yi muku.”
Ontdek Mar 1:8
5
Mar 1:17-18
Yesu ya ce musu, “Ku bi ni, zan mai da ku masuntan mutane.” Nan da nan kuwa suka watsar da tarunansu, suka bi shi.
Ontdek Mar 1:17-18
6
Mar 1:22
Sun yi mamakin koyarwa tasa, domin yana koya musu da hakikan cewa, ba kamar malaman Attaura ba.
Ontdek Mar 1:22