1
Mat 4:4
Littafi Mai Tsarki
HAU
Amma Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake cewa, “ ‘Ba da gurasa kaɗai mutum zai rayu ba, Sai dai da kowace maganar da yake fitowa daga wurin Allah.’ ”
Vergelijk
Ontdek Mat 4:4
2
Mat 4:10
Sai Yesu ya ce masa, “Tafi daga nan, kai Shaiɗan! domin a rubuce yake cewa, ‘Kă yi wa Ubangiji Allahnka sujada, Shi kaɗai za ka bauta wa.’ ”
Ontdek Mat 4:10
3
Mat 4:7
Sai Yesu ya ce masa, “A rubuce yake kuma cewa, ‘Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.’ ”
Ontdek Mat 4:7
4
Mat 4:1-2
Sa'an nan sai Ruhu ya kai Yesu cikin jeji, domin Iblis yă gwada shi. Da ya yi azumi kwana arba'in ba dare ba rana, daga baya yunwa ta kama shi.
Ontdek Mat 4:1-2
5
Mat 4:19-20
Sai ya ce musu, “Ku bi ni, zan mai da ku masuntan mutane.” Nan da nan, sai suka watsar da tarunansu, suka bi shi.
Ontdek Mat 4:19-20
6
Mat 4:17
Tun daga lokacin nan, Yesu ya fara wa'azi, yana cewa, “Ku tuba domin Mulkin Sama ya kusato.”
Ontdek Mat 4:17