1
Eze 23:49
Littafi Mai Tsarki
HAU
Za a hukunta ku saboda lalatarku, za ku sha hukunci saboda zunubin bautar gumaka, za ku kuwa sani ni ne Ubangiji Allah.”
Vergelijk
Ontdek Eze 23:49
2
Eze 23:35
Ubangiji ya ce, “Da yake kin manta da ni, kin ba ni baya. Don haka ki ɗauki hakkin lalatarki da karuwancinki.”
Ontdek Eze 23:35