1
Eze 22:30
Littafi Mai Tsarki
HAU
Sai na nemi mutum a cikinsu wanda zai gina garun ya tsaya a hauren garun a gabana, domin kada in hallaka ƙasar, amma ban sami kowa ba.
Vergelijk
Ontdek Eze 22:30
2
Eze 22:31
Saboda haka na kwarara musu fushina, na ƙone su da wutar hasalata, na ɗora alhakin ayyukansu a bisa kawunansu, ni Ubangiji Allah na faɗa.”
Ontdek Eze 22:31