1
Far 2:24
Littafi Mai Tsarki
Domin haka mutum yakan rabu da mahaifinsa da mahaifiyarsa ya kuwa manne wa matarsa, sun zama ɗaya.
तुलना
खोजें Far 2:24
2
Far 2:18
Sa'an nan sai Ubangiji Allah ya ce, “Bai kyautu mutumin ya zauna shi kaɗai ba, zan yi masa mataimakin da ya dace da shi.”
खोजें Far 2:18
3
Far 2:7
Sa'an nan Ubangiji Allah ya siffata mutum daga turɓayar ƙasa, a cikin kafafen hancinsa kuwa ya hura numfashin rai, mutum kuma ya zama rayayyen taliki.
खोजें Far 2:7
4
Far 2:23
Sai mutumin ya ce, “Yanzu dai wannan ƙashi ne daga ƙasusuwana, nama ne kuwa daga namana, za a kira ta mace, don daga cikin mutum aka ciro ta.”
खोजें Far 2:23
5
Far 2:3
Domin haka Allah ya sa wa kwana na bakwai albarka, ya tsarkake shi, don a cikinsa Allah ya huta daga dukan aikin da ya yi na halitta.
खोजें Far 2:3
6
Far 2:25
Da mutumin da matarsa dukansu biyu a tsiraice suke, ba su kuwa ji kunya ba.
खोजें Far 2:25
YouVersion आपके अनुभव को वैयक्तिकृत करने के लिए कुकीज़ का उपयोग करता है। हमारी वेबसाइट का उपयोग करके, आप हमारी गोपनीयता नीति में वर्णित कुकीज़ के हमारे उपयोग को स्वीकार करते हैं।
होम
बाइबिल
योजनाएँ
वीडियो