Mar 5:8-9

Mar 5:8-9 HAU

Ya faɗi haka ne domin Yesu ya ce masa, “Rabu da mutumin nan, kai wannan baƙin aljan!” Yesu ya tambaye shi, “Me sunanka?” Sai ya amsa ya ce, “Sunana Tuli, don muna da yawa.”

Gerelateerde video's

Gratis leesplannen en overdenkingen die te maken hebben met Mar 5:8-9