Mat 15:25-27

Mat 15:25-27 HAU

Amma ta zo ta durƙusa a gabansa, ta ce, “Ya Ubangiji, ka taimake ni mana!” Ya amsa ya ce, “Ai, bai kyautu a bai wa karnuka abincin 'ya'ya ba.” Sai ta ce, “I, haka ne, ya Ubangiji, amma ai, karnuka sukan ci suɗin 'ya'ya.”

Gratis leesplannen en overdenkingen die te maken hebben met Mat 15:25-27